fidelitybank

‘Yan majalisa ku gaggauta tsige Fubara – APC

Date:

Jam’iyyar APC ta umurci majalisar dokokin jihar Ribas, karkashin jagorancin Rt. Hon. Martin Amaewhule da ya fara shirin tsige Gwamna Siminilayi Fubara nan take.

Shugaban kwamitin riko na jam’iyyar APC a jihar Ribas, Cif Tony Okocha, ne ya bayar da wannan umarni a taron manema labarai a Fatakwal, babban birnin jihar a ranar Talata.

‘Yawancin ‘yan majalisar dokokin jihar magoya bayan tsohon gwamnan jihar ne kuma ministan babban birnin tarayya na yanzu, Nyesom Wike.

Wike da Fubara na takun saka a tsakanin juna, tun bayan da ya mika ragamar mulkin jihar zuwa hannun Fubara.

Okocha ya ce, matakin da jam’iyyar ta dauka ya biyo bayan kalaman Fubara na cewa, tsoma bakin shugaba Bola Tinubu a rikicin siyasar da ya hana ruwa gudu a jihar, wanda hakan Fubara ke ganin bay a cikin ka’idar shari’a.

Okocha ya bayyana cewa, idan majalisar ta kasa fara shirin tsige Fubara, tabbas za ta yi amfani da sassan kundin tsarin mulki domin ladabtar da sun tsige shi.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp