fidelitybank

‘Yan kasuwar Kantin Kwari sun yi sallar samun saukin tsadar rayuwa a Najeriya

Date:

Wasu ƴan kasuwa da ke hada-hada a kasuwar Kantin kwari da ke birnin Kano sun gudanar da addu’o’in neman samun sauƙi kan matsin tattalin arziƙi da ake ciki a Najeriya.

Ƴan kasuwar sun fito daga kantunansu inda suka gudanar da sallah da addu’o’i tare da neman ɗauki daga ubangiji.

Ɗaya daga cikin ƴan kasuwar mai suna Hamisu Sani ya shaida wa BBC cewa al’amura sun rincaɓe inda yanzu haka abinci ke gagarar al’umma.

Ya ce “mun gudanar da addu’o’i domin samun ɗauki daga ubangiji kan wannan hali, domin ba mu san abin da shugabanni ke yi kan wannan hali ba.”

Ya ƙara da cewa “Buhun shinkafa da na sukari a yanzu haka sun gagari talaka.”

Tashin kayan masarufi ya munana a Najeriya cikin kwanakin nan.

Lamarin ya ƙazance ne sanadiyyar wasu daga cikin shirye-shiryen da gwamnati ta ɓullo da su, kamar na cire tallafin man fetur.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp