fidelitybank

‘Yan kasar Kazakhstan sun yi zanga-zanga a kan karin farashin iskar Gas da Fetur

Date:

Zanga-zangar ta barke a garuruwa da biranen kasar Kazakhstan da dama, tun bayan da gwamnatin kasar ta tsakiyar yankin Asiya ta dage farashin man iskar gas da kuma tsadar man fetur da ya tashi a kasar.

Zanga-zangar dai ta shafi dubban mutane, wanda su ka fara ne tun a ranar 2 ga watan Janairu, kwana guda bayan da aka daga farashin Gas a garin Zhanaozen, wurin da aka yi kazamin fada tsakanin masu zanga-zanga da ‘yan sanda tun bayan samun ‘yancin kai daga Tarayyar Soviet.

Masu zanga-zangar a Zhanaozen, cibiyar masana’antar mai da ke yammacin lardin Mangistau inda a ka kashe mutane da dama a zanga-zangar da a ka yi a shekara ta 2011, bayan korar ma’aikatan mai, wanda suka bukaci a rage farashin Gas daga kudin sun a tenge 120 ($ 0.27) a kowace lita zuwa matakin da ya dace.

Dillalai sun amince su rage farashin, amma gwamnatin shugaban kasar karkashin, Kassym-Jomart Tokayev, ta ce kara rage farashin ba zai yiwu ba, saboda tsadar kayayyakin da a ke kashewa.

 

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar ɗaliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a ƙasa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya ƴanmatan nan uku...

Ƙudirin faɗaɗa mamayar Gaza zai ƙara jefa Falasɗinawa cikin hatsari – MDD

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...
X whatsapp