fidelitybank

‘Yan kasar Kazakhstan sun yi zanga-zanga a kan karin farashin iskar Gas da Fetur

Date:

Zanga-zangar ta barke a garuruwa da biranen kasar Kazakhstan da dama, tun bayan da gwamnatin kasar ta tsakiyar yankin Asiya ta dage farashin man iskar gas da kuma tsadar man fetur da ya tashi a kasar.

Zanga-zangar dai ta shafi dubban mutane, wanda su ka fara ne tun a ranar 2 ga watan Janairu, kwana guda bayan da aka daga farashin Gas a garin Zhanaozen, wurin da aka yi kazamin fada tsakanin masu zanga-zanga da ‘yan sanda tun bayan samun ‘yancin kai daga Tarayyar Soviet.

Masu zanga-zangar a Zhanaozen, cibiyar masana’antar mai da ke yammacin lardin Mangistau inda a ka kashe mutane da dama a zanga-zangar da a ka yi a shekara ta 2011, bayan korar ma’aikatan mai, wanda suka bukaci a rage farashin Gas daga kudin sun a tenge 120 ($ 0.27) a kowace lita zuwa matakin da ya dace.

Dillalai sun amince su rage farashin, amma gwamnatin shugaban kasar karkashin, Kassym-Jomart Tokayev, ta ce kara rage farashin ba zai yiwu ba, saboda tsadar kayayyakin da a ke kashewa.

 

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp