fidelitybank

‘Yan Jigawa ku yi wa Tinubu rubdugun kuri’u a 2023 – Badaru

Date:

Gwamna Muhammad Badaru na jihar Jigawa, a ranar Laraba ya bukaci al’ummar jihar da su zabi Sen. Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a 2023 domin ci gaba.

Gwamnan ya ce zaben Tinubu na da matukar muhimmanci domin ganin ya ci gaba da ayyukan titin, layin dogo da sauran ayyukan gwamnatin tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar a jihar.

Badaru yayi magana ne a Gumel jim kadan bayan gabatar da tutoci ga ’yan takarar jam’iyyar APC da ke neman mukamai daban-daban a yankin Sanatan Jigawa ta Arewa maso Yamma.

Ya ce APC ce kadai jam’iyyar da jama’a suka amince da ita a jihar da ma Najeriya baki daya.

“Mun cika kusan dukkan alkawuran da muka dauka a yakin neman zabe, domin babu wata al’umma da har yanzu ba ta ci gajiyar ayyuka daya ko sama da haka ba da babbar jam’iyyar mu ta APC.

“Muna da gado a jihar kuma ina tabbatar muku da cewa zaben jam’iyyar APC a dukkan matakai zai tabbatar da ci gaba da gudanar da irin wadannan ayyuka da shirye-shirye,” in ji gwamnan yana cewa.

Badaru ya bukaci jama’a da su kada kuri’a ga dan takarar gwamna na jam’iyyar a jihar, Malam Umar Namadi.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp