fidelitybank

‘Yan IPOB ku kiyaye doka da oda – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon dan majalisar dokoki kuma mai sharhi kan zamantakewar al’umma, Shehu Sani, ya bukaci mazauna yankin Kudu maso Gabas da su bijirewa umarnin zaman gida da bangaren Simon Ekpa na kungiyar ‘yan asalin yankin Biyafara, IPOB su kasance masu neman zaman lafiya.

Sanarwan Sanata Sani na kunshe ne a wani sako da ya wallafa a shafin sa na Twitter ranar Alhamis.

Idan dai za a iya tunawa, kungiyar ‘yan awaren da ta balle ta yi barazanar bayar da dokar zaman gida a yankin Kudu maso Gabas yayin babban zaben kasar.

Sai dai kuma tsohon dan majalisar ya dage cewa dokar zaman gida na da wani mummunan mataki da koma baya ga ‘yancin dimokradiyyar al’ummar yankin Kudu maso Gabashin kasar nan.

Ya rubuta cewa, “Hukuncin zaman gida da kungiyar IPOB mai fafutuka ta kafa a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya, mataki ne mara kyau da koma baya ga ‘yancin dimokradiyyar al’ummar yankin. Kamata ya yi a yi tir da hakan, a kuma rashin biyayya.”

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp