fidelitybank

‘Yan gudun hijirar Ukraine sun kai fiye da miliyan biyu tun fara yakin Rasha – Hukuma

Date:

Hukumar da ke kula da kan iyalar Poland ta ce ‘yan gudun hijira fiye da miliyan biyu da dubu dari bakwai ne suka shiga kasar daga Ukraine, tun da aka soma yakin da Rasha.

Hukumar ta bayyana haka ne ranar Juma’a 15-04-2022.

A makonnin baya bayan nan, ‘yan gudun hijirar da suke tsallakawa zuwa Poland sun ragu sannan masu komawa Ukraine sun karu.

Ranar Alhamis, mutane 26,800 suka tsallaka zuwa Poland, karuwar kashi 8 idan aka kwatanta da ranar Laraba,a cewar hukumar a sakon da ta wallafa a Tuwita. Sai dai hakan ya ragu idan aka kwatanta da mutane 142,300 da suka shiga kasar ranar 6 ga watan Maris.

Mutane 16,800. suke shiga Poland daga Ukraine a kullum kafin a soma yaki.

Sai dai tuni wasu daga cikin ‘yan gudun hijirar suka bar Poland. Amma wani Farfesa a Jami’ar Warsaw da ke bincike kan ‘yan gudun hijira Maciej Duszczyk ya yi kiyasin cewa mutane miliyan 1.2 zuwa miliyan 1.4 suna ci gaba da zama a kasar.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp