fidelitybank

‘Yan gudun hijira na Malam Fatori za su koma gidajen su – Zulum

Date:

Gwamnan Borno Babagana Umara Zulum ya yi alƙawalin cewa ƴan gudun hijirar Malam-Fatori za su koma garinsu kafin fara azumin watan Ramadan.

Gwamnan ya faɗi haka ne bayan ziyarar gani da ido da tantance ayyukan jin-kai da ya kai karo na huɗu a garin Malam-Fatori a ranar Lahadi, kamar yadda sanarwar da gwamnatin Borno ta fitar ta bayyana.

“Iyalai 500 insha Allahu za su isa kafin azumin Ramadan, wannan ne lokacin da ya dace a mayar da su gidajensu na asali cikin aminci da mutunci kafin damina.” In ji Zulum.

A cewar sanarwar, Gwamnan ya bayyana cewa za a tallafa wa kowanne daga cikin wadanda aka dawo da su da kuɗi naira 100,000 a wani ɓangare na shirin sake raya al’umma.

Sanarwar ta ce za a sake tsukunar da mutanen da suka yi gudun hijira kuma suke zaune a garuruwan Bosso da Diffa da ke kan iyaka da Nijar tun 2014 da suka tsere wa hare-hare a ƙananan hukumomi 10 na arewacin Borno, a matsuguni na wuccin gadi.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp