fidelitybank

‘Yan gudun hijira na Malam Fatori za su koma gidajen su – Zulum

Date:

Gwamnan Borno Babagana Umara Zulum ya yi alƙawalin cewa ƴan gudun hijirar Malam-Fatori za su koma garinsu kafin fara azumin watan Ramadan.

Gwamnan ya faɗi haka ne bayan ziyarar gani da ido da tantance ayyukan jin-kai da ya kai karo na huɗu a garin Malam-Fatori a ranar Lahadi, kamar yadda sanarwar da gwamnatin Borno ta fitar ta bayyana.

“Iyalai 500 insha Allahu za su isa kafin azumin Ramadan, wannan ne lokacin da ya dace a mayar da su gidajensu na asali cikin aminci da mutunci kafin damina.” In ji Zulum.

A cewar sanarwar, Gwamnan ya bayyana cewa za a tallafa wa kowanne daga cikin wadanda aka dawo da su da kuɗi naira 100,000 a wani ɓangare na shirin sake raya al’umma.

Sanarwar ta ce za a sake tsukunar da mutanen da suka yi gudun hijira kuma suke zaune a garuruwan Bosso da Diffa da ke kan iyaka da Nijar tun 2014 da suka tsere wa hare-hare a ƙananan hukumomi 10 na arewacin Borno, a matsuguni na wuccin gadi.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp