fidelitybank

‘Yan fashi sun farwa motar dakon kudi ta Banki a Oyo

Date:

Wasu ‘yan fashi sun kaddamarwa da wata motar dakon kudi a unguwar, Idi-Ape da ke Ibadan, babban birnin jihar Oyo.

Jaridar The Nation ta rawaito cewa, wasu majiyoyi sun shaida cewar, ‘yan sanda biyu sun mutu yayin da ‘yan fashin ke harbe-harbe a lokacin da suke gudanar da barnar. Sun ce motar kudin ta fito ne daga daya daga cikin bankunan da ke kusa da inda lamarin ya faru.

A kokarin tabbatar da faruwar lamarin daga ‘yan sanda ya ci tura, domin ba a samu jin ta jami’an hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ba.

‘Yan fashin sun tafi da motar, amma ba a iya tabbatar da dukkan batutuwan ba, har zuwa lokacin hada wannan rahoto, saboda ba a samu bayanin a hukumance ba. Majiyar ta ce, mazauna garin da masu ababan hawa da ke gefen titi sun buya, domin gudun kada ‘yan fashi da makamin su harbe su.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp