fidelitybank

‘Yan Cirani 41 sun mutu a cikin ruwa yayin tsallakawa zuwa ketare

Date:

‘Yan cirani 41 sun mutu bayan da jirgin ruwan da suke ciki ya tarwatse a tsuburin Lampedusa da ke Italiya.

Wasu mutum huɗu – da suka tallake rijiya da baya a hatsarin – sun faɗa wa masu aikin ceto cewa, jirgin nasu ya taso ne daga tashar jirgen ruwa na Sfax a Tunisiya, sannan ya nutse a kan hanyarsa ta zuwa Italiya.

Fiye da mutum 1,800 ne suka rasa rayukansu a wanna shekara a kokarinsu na shiga Turai daga yankin Arewacin Afirka.

Hukumomin Tunisiya sun ce tashar jiragen ruwa ta Sfax – wanda ke da nisan kilomita 130 daga tsuburin na Lampedusa – ya zama wata kafa da ‘yan cirani ke amfani da ita wajen shiga Turai.

A baya-baya nan masu gadin teku da ƙungiyoyin agaji sun kuɓutar da mutum 2,000 da suka isa tsuburin Lampedusa. In ji BBC.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp