fidelitybank

‘Yan Boko Haram da kungiyar ISWAP sun mika wuya ga rundunar soji

Date:

Shalkwatar sojoji ta kasa, ta sanar da mika wuya ga daruruwan ‘yan Boko Haram, da mayakan kungiyar IS da ke yammacin Afirka (ISWAP).

Rundunar sojin ta bayyana ta shafinta na Twitter a daren Laraba cewa, jimillar ‘yan ta’adda dari uku da sha hudu ne suka mika kansu ga sojoji a wani samame da suka kai a karamar hukumar Bama ta jihar.

Sojojin sun kuma ceto manoma goma sha biyu daga hannun ‘yan ta’addan.

Tsoffin mayakan a cewar shelkwatar sojojin a halin yanzu ana bayyana sunayensu.

“A ci gaba da kai hare-hare kan ta’addanci a yankin Arewa maso Gabas ya sake samun nasara a yau, 29 ga watan Yuni, 2022 yayin da mayakan Boko Haram/ISWAP 314 suka mika wuya ga sojoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno. Bugu da kari, sojoji sun kuma ceto manoma 12.

“Ana ci gaba da bayyana bayanan ‘yan ta’addan da suka mika wuya.”

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp