fidelitybank

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Date:

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin ‘yan bindigar da suka addabi jiharsu ‘yan asalin jihar ne ba wai baƙi ba.

Gwamna Radda ya shaida hakan ne a wata tattaunawa da kafar talabijin ta Channels a Najeriya kan matsalolin tsaro da hanyoyin kawo karshen ‘yanbindiga.

Ya ce galibin ‘yan bindigar sun fito ne daga asalin yankunan da matsalolin tsaron ya addaba. Kuma mun san iyayensu da kakaninsu kuma tare muke rayuwa, in ji Dikko.

A cewarsa, matsalolin tsaron sun tilastawa gwamnatinsa kafa jami’an tsaron sa-kai a yankunan domin taimaka musu wajen samun sauki.

Dikko Radda ya ce abu ne mai sauki ba, amma suna cigaba da aiki da al’umomin waɗannan yankunan wajen sake fahimtar matsalolin domin ganin yadda za a daƙile matsalar baki ɗaya.

A cewar gwamnan, babu wani cigaba da za a samu a yankunan da matsalolin tsaron ya addaba muddin ba a samu sauƙin yanayin da ake ciki ba.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...
X whatsapp