fidelitybank

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Date:

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin ‘yan bindigar da suka addabi jiharsu ‘yan asalin jihar ne ba wai baƙi ba.

Gwamna Radda ya shaida hakan ne a wata tattaunawa da kafar talabijin ta Channels a Najeriya kan matsalolin tsaro da hanyoyin kawo karshen ‘yanbindiga.

Ya ce galibin ‘yan bindigar sun fito ne daga asalin yankunan da matsalolin tsaron ya addaba. Kuma mun san iyayensu da kakaninsu kuma tare muke rayuwa, in ji Dikko.

A cewarsa, matsalolin tsaron sun tilastawa gwamnatinsa kafa jami’an tsaron sa-kai a yankunan domin taimaka musu wajen samun sauki.

Dikko Radda ya ce abu ne mai sauki ba, amma suna cigaba da aiki da al’umomin waɗannan yankunan wajen sake fahimtar matsalolin domin ganin yadda za a daƙile matsalar baki ɗaya.

A cewar gwamnan, babu wani cigaba da za a samu a yankunan da matsalolin tsaron ya addaba muddin ba a samu sauƙin yanayin da ake ciki ba.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp