fidelitybank

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da matar mataimakin shugaban PDP

Date:

Wasu masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mutane 11 a wani yankin babban binrijn tarayya Abuja.

Rahotonni sun nuna cewa, daga cikin wadanda aka sacen, akwai matar mataimakin shugaban PDP na wani yanki, lamarin da ya jawo tashin hankali, yayin da ‘yan bindigan suka nemi dangin su biya makudan kudade kafin su sako mutanen 11.

Matar mai suna, Asabe Mohammed Koriya, matar mataimakin shugaban jam’iyyar PDP a gundumar Gwargwada a karamar hukumar Kuje a Abuja. An sace ta ne tare da wasu mutane 10.

Dan uwan ​​daya daga cikin wadanda abin ya shafa, Salihu Ibrahim ya ce, lamarin ya faru ne a ranar Juma’a da misalin karfe 5 na yamma a mahadar Gwargwada da Gwombe daura da unguwar Rubochi.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp