fidelitybank

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da daliban jami’ar NSUKKA

Date:

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗaliban Jami’ar Nsukka da ke Jihar Enugu, yayin da suke komawa makarantar bayan dawowa daga yajin aiki.

Rahotanni sun ce lamarin ya faru da misalin ƙarfe 4:00 na yammacin Lahadi a yankin Ƙaramar Hukumar Igbo-Etiti. Sai dai babu tabbaci game da yawan ɗaliban da aka sace zuwa yanzu.

Kafar yaɗa labarai ta Premium Times ta ruwaito cewa ‘yan bindigar sun shafe tsawon lokaci suna yin garkuwa da matafiya a hanyar tun daga ranar Asabar.

Wasu majiyoyi sun ce an ci gaba da kai hare-haren har zuwa ranar Talata.

Ɗalibai a jami’o’in gwamnatin Najeriya na komawa makarantu a makon nan bayan ƙungiyar malamai ta ASUU ta janye yajin aikin da ta shafe wata takwas tana yi game da walwalarsu da suka zargi gwamnatin ƙasar da ƙin kulawa.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp