fidelitybank

‘Yan Bindiga sun yi garkuwa da a kalla yara 30 a Katsina

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da akalla yara 30 a kauyen Kasai da ke karamar hukumar Batsari a jihar Katsina.

Gidan Talabijin na Channels ya ruwaito cewa Batsari na daya daga cikin kananan hukumomin tsaro na gaba-gaba a jihar inda ayyukan ‘yan fashi, da sauran masu aikata laifuka ke karuwa kusan kullum.

Har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, gwamnati da hukumomin tsaro ba su ce uffan ba kan batun.

Wani mazaunin yankin ya shaidawa gidan talabijin na Channels a wata wayar tarho cewa sabon harin da aka kai kan yaran ya faru ne da sanyin safiyar ranar Litinin.

Shi ma jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Abubakar Sadiq, shi ma har yanzu bai mayar da martani kan wannan batu ba.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp