fidelitybank

‘Yan bindiga sun saki sauran daliban Kwalejin Tarayya na Kebbi

Date:

Rahotanni sun ce, ‘yan bindiga sun sako sauran dalibai mata biyu da aka sace a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Birnin Yauri a Jihar Kebbi.

DAILY POST ta tuna cewa an sace dalibai 11 daga makarantar a ranar 17 ga Yuni, 2021. An sako hudu daga cikinsu a watan Afrilu, 2023, kafin kuma a sake sakin wasu uku a ranar 7 ga Mayu.

An tattaro cewa sauran daliban biyu, Faida Sani Kaoje da Safiya Idris, an sako su ne bayan tattaunawa mai zafi tsakanin iyayen wadanda abin ya shafa da kuma masu garkuwa da mutane. Iyayen sun ce barayin sun bukaci a biya ‘yan matan Naira miliyan 100.

An dade ana jinkiri wajen sakin daliban, sakamakon yadda sarkin ‘yan fashin, Dogo Gide ya dage cewa gwamnatin jihar Kebbi ta cika wasu sharudda.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp