fidelitybank

‘Yan bindiga sun saki mutane 32 sun rike 14 bayan biyan Naira miliyan 16

Date:

Shugaban kungiyar, Birnin-Gwari Vanguard for Security and Good Governance (BGVSGG), Ibrahim Abubakar Nagari a ranar Asabar, ya ce, mutane 32 ne kawai aka sako cikin mutane 46 da aka yi garkuwa da su bayan an biya Naira miliyan 16 kudin fansa.

DAILYPOST ta rawaito cewa, an yi garkuwa da mutane 46 a Unguwar Bula da Ijinga a karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna.

Sai dai wata sanarwa da Nagari ta fitar a ranar Asabar, ta ce, tattaunawar ta kasance ga daukacin mutane 46 da aka yi garkuwa da su, amma ‘yan bindigar sun rike mutane 14.

Ya kuma godewa jami’an tsaro bisa goyon bayan da suka ba su, kamar yadda ya yi kira ga duk wani mai kishin addini da su ci gaba da addu’a domin a sako sauran wadanda aka sace.

“Muna gode muku bisa goyon baya da hadin kai da kuka saba bayarwa wajen bayar da rahoton halin tsaro a yankin Birnin-Gwari,” in ji shi.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp