fidelitybank

‘Yan Bindiga sun sace mutum tara

Date:

‘Yan bindiga sun kai hari tare da sace wasu mutum tara a rukunin gidaje na ‘Grow Homes’, da ke unguwar Kubwa a wajen Abuja babban birnin Tarayyar Najeriya

Rahotonni sun ce ‘yan bindigar su kimanin 20 sun yi wa rukunin gidajen dirar mikiya ranar Juma’a da daddare.

Karanta Wannan: Mun kama mutane 793 a Abuja – NDLEA

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan birnin tarayya SP Josephine Adeh ta tabbatar wa da BBC faruwar lamarin, tana mai cewa bayan da suka samu kiran waya daga yankin, nan take suka tura jami’an ‘yan sanda domin fatattakar ‘yan bindigar.

To sai dai ta ce kafin zuwan jami’an tsaron ‘yan bindigar sun gudu da mutanen da suka sace zuwa cikin daji.

Ta kuma ƙara da cewa ‘yan sanda na ƙoƙari wajen ganin sun kuɓutar da mutanen da aka sacen.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp