fidelitybank

‘Yan bindiga sun sace mutane yayin da suke sallar asuba a Zamfara

Date:

Akalla mutane 30 ne aka ce an sace wasu masu ibada yayin da suke sallah a wani masallaci a garin Tsafe hedikwatar karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara.

Rahotanni na cewa lamarin ya faru ne a safiyar ranar Alhamis a lokacin da ‘yan ta’addan suka mamaye wurin a lokacin da masu ibada ke gudanar da sallar asuba.

Wakilinmu ya tattaro mana cewa maharan da suka addabi yankin, sun mamaye masallacin, inda suka rika harbe-harbe da nagartattun muggan makamai kafin daga bisani suka shiga dajin, wanda ba a tantance yawan su ba,

Rundunar ‘yan sandan jihar ya ci tura har zuwa lokacin hada wannan rahoton, yayin da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Yazid Abubakar bai amsa kiransa ba.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp