fidelitybank

‘Yan bindiga sun sace manoma biyu a Edo

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Edo, tabbatar da sace wasu mutum biyu da ake zargin wasu ‘yan bindiga sun sace a ƙaramar hukumar Owan ta Yamma.

Rundunar ta ce, tana bakin ƙoƙarinta dan ganin ta kama masu garkuwa da mutanen tare da kuɓutar da mutanen da aka sacen.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito ‘yan sanda na cewa, mutanen biyu da aka sace masu suna Omafuaire da kuma Folorunsho, sun je gonarsu ne da ke Ugbokuli, domin tsinko kwakwar manja a lokacin da ‘yan bindigar suka yi garkuwa da su.

Karanta Wannan: ‘Yan bindiga sun harbe mai kula da cocin ECWA a Kaduna

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar SP Childi Nwabuzor, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin ya ce suna kan bincike domin gano tare da kuɓutar da mutanen.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp