fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe wani Sufetan ‘yan sanda a jihar Rivers

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Rivers, a ranar Alhamis ta ce wasu ‘yan bindiga da ba a tantance ba sun kashe daya daga cikin jami’anta, Sunday Baba.

Rundunar ‘yan sandan ta fitar da takaitaccen bayani a kan ta a ranar Alhamis, inda ta ce Mista Baba, wani sufeton ‘yan sanda, wanda ya yi aiki a yankin Rumuolumeni na jihar, ya rasa ransa a bakin aiki ranar Laraba.

“Abin bakin ciki ne cewa zama dan sanda yana nufin barin gida cikin koshin lafiya, kada ka taba tabbatar da dawowarka,” in ji rundunar ba tare da bayar da cikakken bayani kan yadda aka kashe dan sandan ba.

Kisan dai ya faru ne watanni biyu bayan wasu ‘yan bindiga sun kashe wani ma’aikacin a yayin da suke gudanar da bincike a garin Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.

 

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp