fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe Soja a Jigawa

Date:

‘Yan bindiga sun kashe wani soja yayin da suke sasanta rikicin manoma da makiyaya a karamar hukumar Guri ta jihar Jigawa a ranar Laraba.

Shugaban karamar hukumar Malam Musa Muhammad ya tabbatarwa manema labarai faruwar lamarin.

A cewarsa, an kashe sojan ne a lokacin da yake bakin aiki bayan da suka amsa kiran da aka yi musu na a kawo karshen tashe-tashen hankula bayan da aka ce makiyayan sun mamaye gonaki.

Musa ya bayyana cewa wadanda ake zargi da aikata laifin sun harbi sojan ne da baka da kibiya kafin su yi amfani da adduna a jikinsa.

Ya ce ‘yan bindigar sun kuma kwace bindigar sojan.

Shugaban karamar hukumar ya ce wadanda ake zargin makiyaya ne da ke neman kiwo.

Sai dai ya ce hukumomin tsaro na gudanar da bincike kan lamarin.

DAILY POST ta ruwaito cewa rikicin manoma da makiyaya na faruwa ne duk shekara, musamman a yankin Guri a jihar Jigawa.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp