fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe mutanen da suka yi garkuwa da su a Kaduna

Date:

Wasu ƴan bindiga da suka sace wasu mazauna Anguwan Bulus da ke karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun kashe mutum uku cikin wadanda suka sace.

Sun kuma yi barazanar kashe sauran mutanen da ke hannunsu idan ba a biya su kudin fansa ba.

Kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kaduna, ASP Mohammed Jalinge ya tabbatar da aukuwar lamarin, yana cewa “An kira ni ta wayar tarho cewa an gano gawarwakin wasu mutum uku a cikin daji kusa da kauyen Dutse. AAn kai gawarwakin zuwa asibitin Saint Gerald Hospital.”

Jaridar Vanguard ta Najeriya ta ce kimanin mako biyu da ya gabata ne wasu barayin daji suka kai hari a Anguwan Bulus kuma suka kashe wani mazaunin unguwar bayan sun sace wasu mutane masu dama.

Jaridar ta kuma ce maharan sun kuma kai hari a unguwannin Juji da Anguwan Gimbiya da Sabo GRA.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp