fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 a Anambra

Date:

‘Yan bindiga sun kai hari tare da kashe dakarun ‘yan banga huɗu a Jihar Anambra da ke kudancin Najeriya anar Alhamis.

Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da faruwar lamarin a Ƙaramar Hukumar Ihiala da misalin ƙarfe 2:55 na dare, kuma a daidai lokacin ne ta samu kiran gaggawa daga mazauna yankin.

Sanarwar da kakakin rundunar, DSP Ikenga Tochukwu ya fitar, ta ce dakarunsu sun yi nasarar kashe ɗaya daga cikin maharan bayan sun isa wurin.

“Sai dai miyagun sun kashe ‘yan banga uku, suka cire kan ɗaya sannan suka cinna wa gida biyar wuta ta hanyar amfani da bam na man fetur da kuma bama-bamai,” in ji sanarwar.

DSP Tochukwu ya ce sun yi nasarar hana maharan haddasa ƙarin fitina, inda suka fatattake su da kuma ji wa ƙarin wasu raunuka.

Jami’an tsaro da mazauna yankin kudu maso gabashin Najeriya na fuskantar hare-hare sakamakon ayyukan ‘yan ƙungiyar Ipob da ke son ɓallewa da kuma kafa ƙasar Biafra.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp