fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe mutane 15 a sallar Juma’a

Date:

Akalla mutane 15 ne aka ruwaito sun mutu a lokacin da ‘yan ta’adda suka bude wuta a kan masu ibada a ranar Juma’a, yayin da ake Sallar Juma’a a Arewa maso Yammacin Jihar Zamfara. arewa maso yammacin Najeriya.

Llamarin ya faru ne a garin Ruwan Jema da ke karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, a lokacin da masu ibada ke gudanar da sallar layya.

Wata majiya ta ce “‘yan ta’addan da suka hau kan babura sun kutsa kai cikin masallacin inda suka bude wuta kan masu ibada, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane 15 a nan take, yayin da wasu da dama suka samu raunuka daban-daban.”

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da rundunar sojin Najeriya ta kai wani gagarumin farmaki kan maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara.

Har yanzu ‘yan sanda ba su tabbatar da harin da aka ce ba.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp