fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe Malamin addini musulunci a Ebonyi

Date:

Wasu ‘yan bindiga a yankin Kudu maso Gabashi sun kashe wani shahararren malamin addinin musulunci a yankin mai suna Sheikh Ibrahim Iyiorji.

Politics Nigeria ta gano cewa, Sheikh Iyiorji ya rasu ne a daren ranar Litinin a asibitin koyarwa na gwamnatin tarayya dake Abakaliki bayan wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai masa hari a gidansa da ke Isu a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi a daren Lahadi.

Da suke mayar da martani kan kisan malamin, mambobin kungiyar kare hakkin musulmi (MURIC) reshen Abuja, sun jajantawa al’ummar Musulmin Jihar Ebonyi.

A wata sanarwar hadin gwiwa da suka sanyawa hannu Salahudeen Ustaz Yunus, shugaban kungiyar MURIC reshen Abuja; da Luqman Leleye, jami’in hulda da jama’a na kungiyar MURIC reshen Abuja, kungiyar ta bukaci hukumomi da su gano tushen lamarin.

“Allah Ya baiwa gwamnati damar yin duk abin da ake bukata don gano tushen al’amuran da ke tattare da harin da shaidanun mutanen da suka kai masa harin.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp