fidelitybank

‘Yan bindiga sun kai hari tare da kashe mutane a Bauchi

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba a ranar Asabar ,sun kai hari kauyen Gambar Sabon Layi da ke karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar Bauchi.

Rahotanni daga yankin na cewa ‘yan bindigar da har yanzu ba a tantance ko su wanene ba sun kashe mutane biyar tare da yin garkuwa da mutum daya a cikin lamarin lamarin da ya jefa al’umma cikin rudani.

Wani mazaunin unguwa ya shaida cewa ‘yan bindigar sun zo ne cikin dare inda suka rika harbin iska don tsorata mazauna yankin kafin su aiwatar da wannan mugunyar aikin nasu.

Ya ce sun yi garkuwa da Mista Danie, sannan suka kashe hakimin unguwar yayin da aka kashe wasu hudu.

Wani mazaunin yankin, Mista Manasseh Danladi ya ce: “A jiya (Asabar), wasu mutane sun zo kauyenmu suka kashe kawuna tare da wasu hudu yayin da aka tafi da Mista Daniel.” In ji Tribune.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp