fidelitybank

‘Yan bindiga sun kai hari kauyen Boto a jihar Bauchi

Date:

A ranar Laraba ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari kauyen Boto da ke karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar Bauchi, inda suka kashe mutum daya tare da yin garkuwa da wasu uku.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in hulda da ‘yan sandan jihar, Ahmed Wakili, ya fitar ranar Alhamis a Bauchi.

“Mun samu labarin cewa ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kauyen Boto.

“Nan take kwamishinan ‘yan sandan, Umar Sanda ya umurci jami’in ‘yan sanda reshen Tafawa Balewa da ya zage damtse.

“DPO ya tattara mutanensa suka garzaya kauyen amma ‘yan bindigar sun tafi tare da wadanda aka kashe.

“Yanzu haka mutanenmu suna ta tseguntawa lungu da sako domin neman masu laifin. In sha Allahu za mu kama su mu gurfanar da su a gaban kuliya,” inji shi.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp