fidelitybank

Yan bindiga sun kai hari Katsina

Date:

Mahara a kan babura sun far wa shingen binciken jami’an kwastam da ke Mil Takwas, wanda ba nisa sosai da shiga garin Katsina, inda suka ƙona motoci hudu.

Lamarin ya faru karfe 12 na dare ranar Lahadi. Wani da bai yadda a faɗi sunan shi ba ya tabbatar da cewa an kashe direban motar fasinja a daidai wurin, amma ba su san yadda aka yi da fasinja da ke ciki ba.

Mai magana da yawun hukumar kwastam a Jihar Katsina Isah Danbaba ya tabbatar wa da BBC faruwar lamarin, inda ya ce ƴan bindigan sun kai harin ne kan babura sama da 200.

Ya kara da cewa tun da farko jami’an su sun samu bayanan sirri game da harin, kuma ganin cewa maharan na da yawa shiyasa suka yi gudun tsira da ran su.

Kuma duka ma’aikata 12 da ke shingen babu wanda ya samu rauni.

Majiyar ta kuma ce maharan sun shiga kauyen Zamfarawa inda suka kashe mutum takwas.

A kauyen Walawa kuwa sun tafi da mata da dama wadanda ba su iya tserewa ba.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp