fidelitybank

‘Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Kogi

Date:

Kasa da kwanaki hudu a gudanar da babban zaben watan Fabrairu, wasu ‘yan bindiga da ba a tantance ba, sun kai hari tare da tarwatsa ofisoshin gudanarwa na karamar hukumar Okehi ta jihar Kogi.

DAILY POST ta tattaro cewa lamarin ya faru ne a daren ranar Litinin lokacin da maharan suka mamaye yankin da wasu bama-bamai.

Karanta Wannan: ‘Yan Sanda na neman mamban NYSC ruwa a jallo

Da aka tuntubi DAILY POST, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kogi, William Ovye Aya, ya tabbatar da faruwar lamarin.

A cewarsa, rundunar ta fara gudanar da bincike domin gano musabbabin harin.

Idan za a iya tunawa, kungiyar Boko Haram da ke samun goyon bayan kungiyar IS, ISWAP, ta dauki alhakin harin bam da aka kai cikin wata mota da ya yi sanadin mutuwar mutane kusan hudu tare da jikkata wasu da dama a karamar hukumar Okene ta jihar Kogi a watan Janairu.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp