fidelitybank

‘Yan bindiga sun kai hari kan magoya bayan Rauf Aregebsola

Date:

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari kan wasu magoya bayan ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregebsola, a karkashin jam’iyyar APC.

Rahotanni sun nuna cewa an kai wa magoya bayan Aregbesola hari ne a ranar Talata a wani taron siyasa a Ikirun.

‘Yan kungiyar Progressive Osun, a karkashin jam’iyyar APC ta Osun, sun ce suna gudanar da taro ne a gefen sakatariyar karamar hukumar Ifelodun a lokacin da ‘yan bangar suka far musu.

Da yake mayar da martani game da lamarin, sakataren jam’iyyar TOP na jihar, Adelani Baderinwa, ya ce, ‘yan bindigar kusan mutane 25 ne suka ta harbin iska tare da yin barazanar yin amfani da adduna ga ‘ya’yan jam’iyyar.

Ya ce, “Muna gudanar da taron mu na mazabar tarayya ta Ifelodun/Boripe/Odo-Otin, wadanda adadinsu ya kai kusan 25, sun fito ne daga cikin Sakatariyar Karamar Hukumar, suka fara korar mutanen mu”.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp