fidelitybank

‘Yan bindiga sun kai hari kan magoya bayan Rauf Aregebsola

Date:

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari kan wasu magoya bayan ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregebsola, a karkashin jam’iyyar APC.

Rahotanni sun nuna cewa an kai wa magoya bayan Aregbesola hari ne a ranar Talata a wani taron siyasa a Ikirun.

‘Yan kungiyar Progressive Osun, a karkashin jam’iyyar APC ta Osun, sun ce suna gudanar da taro ne a gefen sakatariyar karamar hukumar Ifelodun a lokacin da ‘yan bangar suka far musu.

Da yake mayar da martani game da lamarin, sakataren jam’iyyar TOP na jihar, Adelani Baderinwa, ya ce, ‘yan bindigar kusan mutane 25 ne suka ta harbin iska tare da yin barazanar yin amfani da adduna ga ‘ya’yan jam’iyyar.

Ya ce, “Muna gudanar da taron mu na mazabar tarayya ta Ifelodun/Boripe/Odo-Otin, wadanda adadinsu ya kai kusan 25, sun fito ne daga cikin Sakatariyar Karamar Hukumar, suka fara korar mutanen mu”.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar ɗaliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a ƙasa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya ƴanmatan nan uku...

Ƙudirin faɗaɗa mamayar Gaza zai ƙara jefa Falasɗinawa cikin hatsari – MDD

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...
X whatsapp