fidelitybank

‘Yan bindiga sun kai hari Coci sun sace mutane 9 a Katsina

Date:

‘Yan bindiga ɗauke da muggan makamai sun sace masu bauta tara a wani coci a ƙaramar hukumar Kankara a jihar Katsina.

Rahotonni sun ce ‘yan bindigar sun je cocin ne da ke unguwar Gidan Haruna a kan babura da safiyar ranar Lahadi a lokacin da masu bautar ke gudanar da addu’o’insu.

Reveran Yusuf Haruna shugaban ƙungiyar CAN reshen ƙaramar hukumar Kankara ya shaida wa BBC cewa ‘yan bindigar sun sace mutum tara ciki har da mata bakwai da yara biyu.

Ya ƙara da cewa maharan sun daki wani magidanci tare da karya shi a lokacin da suka kai harin.

Jihar Katsina dai na daga cikin jihohin arewacin ƙasar da ‘yan bindiga ke cin karensu babu babbaka.

A watan Disamban 2020 ‘yan bindiga sun kai wani hari makarantar sakandiren Kankara tare da yin garkuwa da ɗalibai 300, waɗanda daga baya a ka sako su.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp