fidelitybank

‘Yan Bindiga sun harbe tsohon sakataren Ogun da matarsa

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa, wasu ‘yan bindiga da suka shiga gida a ranar Asabar din da ta gabata, sun kashe tsohon sakataren din-din-din na jihar Ogun, Adefemi Egbeoluwa da matarsa Oluwafunmilayo, a wata mota kirar Adefolu da ke unguwar Allen Avenue a jihar Legas.

Rahotanni sun ce an kashe ma’auratan ne da sanyin safiyar Asabar.

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Benjamin Hundeyin, ya bayyana cewa ba a kama wani mutum da ake zargi da hannu a lamarin ba, duk da cewa ana ci gaba da gudanar da bincike har zuwa lokacin mika wannan rahoton.

“’Yan sanda sun ziyarci wurin. Ana ci gaba da bincike. An sami taimakon gidan a sume, amma tana amsar magani yanzu a asibiti.

“An mayar da shari’ar zuwa sashin kisan kai na sashen binciken manyan laifuka na jihar, Panti, Yaba. SCID. Babu wanda ake zargi tukuna.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp