fidelitybank

‘Yan bindiga sun hana yin jana’aizar gawarwakin da suka kashe a Zamfara

Date:

Bayan shafe kwanaki hudu da yi wa mutane kisan gillan da aka yi wa mutane 12 a Daraga a jihar Zamfara, har yanzu ba a iya yi masu jana’iza ba a yankin.

‘Yan bindigan da suka yi ta’adin sun ki ficewa daga kauyen, domin haka an gagara birne gawawwakin mutanen da a ka kashe.

Wani mazaunin yankin ya shaidawa manema labarai cewa, duk sun tsere sun bar gidajensu a karkarar.

Jaridar Premium Times ta rawaito cewa, inda aka ji al’ummar kauyen Daraga a karamar hukumar Maru su na kokawa a game da halin rashin tsaron da suke ciki. Mutanen da ke zama a yankin sun shaidawa BBC Hausa cewa sun gagara binne ‘yanuwansu da aka hallaka, saboda har yanzu ‘yan bindiga sun ki barin garinsu.

Wani mutumi da ya zanta da manema labarai ba tare da ya bari an kama sunansa ba, ya bayyana cewa, ‘yan bindigan sun kona gidansa, sun bindige mutanensa. Baya ga ‘danuwansa da aka kashe, wannan mutum ya ce, ‘yan bindigan sun harbe ubangidansa a shago.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp