fidelitybank

‘Yan bindiga sun dirke Ladan har lahira ya na tsaka da kiran Sallah

Date:

Yan bindiga sun kashe wani Ladani yayin da yake tsaka da cikin kiran sallar Asuba a ƙauyen Magazu, dake karamar hukumar Tsafe, a jihar Zamfara.

Mazauna ƙauyen sun shaida wa jaridar Daily Trust cewa, Ladanin ya na cikin Masallaci ya na kiran Sallah, lokacin da ‘yan bindigan suka shigo kuma suka harbe shi har ya rasu.

Ƙauyen Magazu, na da nisan kilomita 40 daga ɓangaren kudancin Gusau, babban birnin jihar Zamfara, kuma ya na kan hanyar Gusau zuwa Funtua ta jihar Katsina.

Tun bayan tsintar gawar wani ɗan bindiga a bayan gari kwanan nan, ‘yan ta’addan suka jefa kauyen cikin halin rashin tabbas da zaman ɗar-ɗar.

Bayan haka ne, ‘yan ta’adda suka sha alwashin ɗaukar fansar ɗan uwansu da aka kashe, wanda suka ɗora laifin kan mazauna ƙauyen Magazu.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp