fidelitybank

‘Yan bindiga sun ci karen su ba babbaka a kan hanyar jihar Kebbi

Date:

Ƴan bindiga sun tare hanyar Koko zuwa Yauri, a jihar Kebbi a ranar Asabar.

Dan majalisar tarayya da ke wakiltar yankin, Hon Tanko Yusuf Sununu ya tabbatar wa BBC cewa, lokacin ya na tsaye kan hanyar da aka rufe, sun shiga cikin tashin hankali.

Ya ce, sun shafe awanni ƴan bindigar na cin karensu ba babbaka a kan babbar hanyar da ta haɗa Kebbi da jihar Neja.

Ƴan bindigar sun tarwatsa mutanen garuruwan Kimo da Laka da Birnin Yauri yawancinsu mata da ƙananan yara kafin suka tare hanyar shiga garin Bakin Turu kuma suka yi wa garin ƙawanya, a cewar ɗan majalisar.

A Yankin Yauri, ƴan bindiga suka shiga suka saci ɗalibai kuma yanzu matsalar tsaro a yankin na ƙara ƙamari.

Wasu rahotanni kuma sun ce, ƴan bindiga sun mamaye wasu ƙauyuka na Rijau a jihar Neja.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp