fidelitybank

‘Yan bindiga sun afka kan sojiji a Neja

Date:

Rahotanni na nuni da cewa, ‘yan bindiga sun banka wuta a makarantar sakandaren gwamnati ta Allawa a karamar hukumar Shiroro a jihar Neja cikin tsakiyar daren Alhamis.

Har yanzu dai ba samu bayanai dangane da ainihin wadanda lamarin ya shafa ba, kasancewar yadda jami’an tsaro suka mayar da makarantar sansanin su.

Wani jigon matasan Shiroro, Sani Abubakar Yusuf Kokki ya sanar da manema labarai yadda ‘yan ta’addan suka afka sansanin sojin daga bisani kuma suka kai wa jami’an tsaron hadin guiwa farmaki.

The Nation ta rawaito cewa, duk da dai ba a gano asalin yawan wadanda lamarin ya shafa ba har lokacin rubuta wannan rahoton, amma an bayanai sun nuna a kan yadda suka kai farmakin makarantar wacce ta kasance sansanin jami’an tsaro.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp