fidelitybank

‘Yan bindiga sun afka kan sojiji a Neja

Date:

Rahotanni na nuni da cewa, ‘yan bindiga sun banka wuta a makarantar sakandaren gwamnati ta Allawa a karamar hukumar Shiroro a jihar Neja cikin tsakiyar daren Alhamis.

Har yanzu dai ba samu bayanai dangane da ainihin wadanda lamarin ya shafa ba, kasancewar yadda jami’an tsaro suka mayar da makarantar sansanin su.

Wani jigon matasan Shiroro, Sani Abubakar Yusuf Kokki ya sanar da manema labarai yadda ‘yan ta’addan suka afka sansanin sojin daga bisani kuma suka kai wa jami’an tsaron hadin guiwa farmaki.

The Nation ta rawaito cewa, duk da dai ba a gano asalin yawan wadanda lamarin ya shafa ba har lokacin rubuta wannan rahoton, amma an bayanai sun nuna a kan yadda suka kai farmakin makarantar wacce ta kasance sansanin jami’an tsaro.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp