fidelitybank

Yakin Ukraine ya sanya mutane miliyan 71 yunwa a duniya – MDD

Date:

Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa hauhawar farashin abinci da man fetur sakamakon yakin Ukraine ya tilastawa mutane miliyan saba’in da daya a kasashe masu tasowa cikin talauci tun watan Maris.

Hukumar raya kasashe ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce hauhawar farashin kayayyaki na yin illa ga marasa ƙarfi, tare da yin mummunar illa musamman a kasashen Balkan da tsakiyar Asiya da kuma yankin kudu da hamadar Sahara.

Ta yi gargadin cewa, kara yawan kudin ruwa a manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a matsayin wata hanyar dakile hauhawar farashin kayayyaki na fuskantar barazanar kara ta’azzara matsalar ga kasashe masu tasowa da ake bi dimbin basussuka.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp