fidelitybank

Yakin Ukraine da Rasha: Birtaniya ta tarawa Ukraine fam miliyan 85

Date:

Kwamitin Gaggawa na Bala’o’i (DEC) wanda ya ƙunshi ƙungiyoyin agaji na Birtaniya 15 da suka haɗa da Red Cross da Oxfam – sun gode wa duk wanda ya ba da gudummawa tun lokacin da aka kaddamar da gidauniyar a ranar Alhamis domin tallafawa Ukraine

Kwamitin ya ce an tara kuɗin bayan kiran da Sarauniya da Yariman Wales, da Duke na Cambridge, da kuma dubban jama’a suka yi.

Jimillar kuɗin sun ƙunshi fam miliyan 25 da gwamnatin Birtaniya ta bayar.

An kuma yi kira ga al’ummar ƙasar su ci gaba da bayar da agaji, inda kwamitin ya yi gargaɗin cewa za a fi buƙatar taimakon nan watanni zuwa shekaru masu zuwa.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp