fidelitybank

Yakin Rasha da Ukraine: Ƴan Najeriya ku shiga Poland ku samu mafaka – Gwamnatin Najeriya

Date:

Gwamnatin Najeriya ta shawarci ‘yan ƙasar da yaƙi ya ritsa da su a Ukraine da su tsallaka zuwa ƙasar Poland mai maƙotaka, domin samun taimako.

Wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin Wajen Najeriya ta fitar, ta shawarci ‘yan Najeriya su shiga Poland ta kan iyakoki huɗu tsakaninta da Ukraine.

“Ma’aikatan jakadancin Najeriya da masu aikin sa-kai na nan suna jira da motoci, domin kwashe ‘yan Najeriya a kan iyaka,” a cewar sanarwar mai ɗauke da adireshin da ta ce ‘yan Najeriya su nuna wa jami’an kan iyaka idan sun ƙarasa.

Tun ranar Alhamis Najeriya ta ce, za ta shirya aikin ceto na musamman, amma daga baya ta ce, ba za ta iya ba har sai an buɗe filayen jiragen sama na Ukraine.

A yau Asabar Ministan Harkokin Waje na Najeriya Geoffrey Onyeama ya ce ya gana da jakadun Ukraine da Rasha a Abuja babban birnin ƙasar.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp