fidelitybank

Yakin Rasha da Ukraine: Poland ta saki ‘yan Najeriya 13 daga cikin 19

Date:

Hukumomin ƙasar Poland sun sako ‘yan Najeriya 13 cikin 19 da suke tsare da su a sansanonin tsare ‘yan gudun hijira na ƙasar bayan yaƙi tsakanin Rasha da Ukraine ya kore su daga Ukraine ɗin.

Hukumar ‘Yan Najeriya Mazauna Ƙasashen Waje (NidCom) ta ce an sako mutanen ne bayan saka hannun da jekadan Najeriya a Poland, Manjo Janar Christian Ugwu, ya yi.

An kama su ne bayan sun ƙi yarda su koma Najeriya lokacin da gwamnati ta ɗauki nauyin kwashe ‘yan ƙasar daga ƙasashe maƙwabtan Ukraine, kamar Poland da Romania da Hungary, a cewar NidCom.

A cewar jekadan, ɗaya daga cikin shidan da suka rage a hannun hukuma ya ce shi ɗan Kamaru ne saboda mahaifiyarsa ‘yar can ce.

“Abin baƙin ciki, sauran biyar ɗin sun nemi mafaka daga gwamnati…kuma ba za a sake su ba har sai gwamnatin Poland ta yanke shawara kan buƙatarsu ta amincewa ko kuma watsi da ita,” in ji Janar Ugwu.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp