fidelitybank

Yakin Rasha da Ukraine: Hare-hare mai zafi ya tsananta a yankin Kyiv da Donetsk

Date:

Dakarun Rasha na ƙoƙarin yi wa birnin Kyiv kawanya, a lokacin da suka zafafa kai hare-hare a zagayen birnin.

Kamfanin labarai na Reuters ya ruwaito gwamnan Kyiv da na yankin Donetsk na cewa, hare-hare sun tsananta a wuraren da ake sa ran za a tsagaita wuta, domin bai wa fararen hula damar tserewa.

Tuni aka tsara cewa Rasha za ta tsagaita wuta a garuruwan da suke hannunta, ciki har da Mariupol da ke Donetsk.

“Jirgin dakon kaya yana kan hanyar zuwa Mariupol yanzu, za mu ba ku bayanin abin da ke faruwa…Lamarin ba mai sauƙi ba ne, ana ta ci gaba da luguden wuta,” in ji Gwamnan Donetsk Pavlo Kyrylenko cikin hirarsa da wata kafar labarai ta Ukraine.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp