fidelitybank

Yaki na da Fubara ba zai hanani aiwatar da aiki na ba – Wike

Date:

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce rikicin siyasar da ke faruwa a jihar Ribas bai dauke hankalinsa ban a kin aiwatar da ayyukansa na birnin tarayya.

Wike ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a lokacin da yake duba wasu muhimman ayyuka da shugaban kasa Bola Tinubu zai kaddamar a ranar 27 ga watan Mayu domin cika shekara daya kan karagar mulkinsa.

Ya ce, rikicin ya dauke hankalinsa wanda a baya hankalinsa ya karkata a kai, amma duk da haka bai hana shi aiwatar da ayyyuka da dama baa birnin tarayya.

Rahotanni na cewa, da dama Wike ya mayar da hankalinsa a kan rikicinsa tsakaninsa da shi da magajinsa Siminilaye Fubara.

Sai dai tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyensom Wike, ya ce, Tinubu zai kaddamar da ayyukansa nan da kwanaki tara kacal.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp