fidelitybank

Yaki da ta’addanci: Rundunar Sojoji ta yaye Kurata 4,828

Date:

Rundunar sojin Najeriya ta yaye sababin kwararrun sojjoji, 4,828 wanda su ka samu horo daga makarantar horas da kuratan sojojin kasa da ke Zariya.

 Babban hafsan dojin kasa, Laftanar-Janar, Faruq Yahaya, ya hore su da su kasance masu amfani da horon da su ka samu wurin kokarin kawar da ayyukan ta’adanci a kasar nan.

Ya ce,” Najeriya na fuskantar kalubale da dama da su ka hada da na kungiyar Boko Haram da ’yan bindiga masu garkuwa da mutane, domin karbar kudin fansa, rundunar soji na iya bakin kokarinta wurin kawar da su a sassan kasar nan”.

Ya hori sabbin sojin da sauran dakarun rundunar da su ci gaba da kasancewa jakadu na gari domin kare martabar Najeriya a ko’ina su ke.

Jim kadan bayan kammala bukin yaye daliban, babban hafsan ya kaddamar da wani dakin taro da wurin shakatawa da a ka sanyawa suna, Misis Saratu Chinedu. Inji Aminiya.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp