fidelitybank

Yajin aiki ya janyo ma’aikatar ilimi a Kano ta dakatar da jarabawar Qualifying

Date:

Ma’aikatar ilimi ta jihar Kano ta soke jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Qualifying, sakamakon yajin aikin da kungiyar kwadago suka yi.

Ma’aikatar ta sanya ranar Talata, 14 ga watan Nuwamba, 2023, don gudanar da jarrabawar amma yanzu ta dakatar da shi har abada.

Sanarwar ta kara da cewa, “Ma’aikatar Ilimi ta Jiha, ta dakatar da jarrabawar shiga makarantun sakandire (SSQE) na shekarar 2023 da aka shirya gudanarwa a yau Talata 14 ga Nuwamba, 2023 har sai an sanar da ita.”

Sanarwar mai dauke da sa hannun Daraktan wayar da kan jama’a na ma’aikatar, Balarabe Abdullahi Kiru, ta yi kira ga dalibai da iyaye/masu kulawa da su jure duk wata matsala da dakatarwar ta haifar.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp