fidelitybank

Yahudawa ku yi wa Natenyahu zanga-zanga har sai an sako Isra’ilawa – Jagoran Adawa

Date:

Jagoran adawar Isra’ila, Yair Lapid ya yi kira ga mutanen ƙasar su fara ”babban yajin aiki” da maraicen yau, domin matsa wa gwamnati lamba to amince da yarjejeniyar tsagaita wuta don sakin Isra’ilawan da Hamas ke garkuwa da su a Gaza.

Tun da farko ƙungiyar iyalai da dangin mutanen da ake garkuwa da su, sun yi kiran gudanar da zanga-zanga a faɗin ƙasar don neman firaministan ƙasar, Benjamin Netanyahu ya gaggauta ɗaukar mataki.

Mista Lapid ya yi kira ga kowane ɗan ƙasar da ya ce ”zuciyarsa ta sosu kan abin da ya faru” ya fito zanga-zangar, inda ya yi kira na musamman ga ma’aikata da hukumomi da manyan ƙungiyoyin ƙwadagon ƙasar da su ”dakatar da tattalin arzikin ƙasar”.

Kiran na zuwa ne bayan da a ranar Asabar, sojojin ƙasar suka gano gawar mutum shida daga cikin mutanen da ake garkuwa bayan sun mutu.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp