fidelitybank

Yahaya Bello ya rasa damarsa a wajen kotu na bayar da belinsa

Date:

A ranar Talata ne tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya rasa matakin da ya dauka na ganin babbar kotun birnin tarayya Abuja ta bayar da belinsa.

Mai shari’a Maryann ta yi fatali da bukatar belin Bello kan cewa an shigar da shi har zuwa lokacin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta kama tsohon Gwamnan.

An shigar da karar ne a ranar 22 ga watan Nuwamba yayin da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kama tsohon gwamnan a ranar 26 ga watan Nuwamba sannan ta gurfanar da shi a ranar 27 ga watan Nuwamba.

A ranar 27 ga watan Nuwamba, tsohon gwamnan ya gurfana a gaban kotun da mai shari’a Anenih ya jagoranta

An gurfanar da Bello ne tare da Umar Shuaibu Oricha da Abdulsalam Hudu a gaban kotu a kan tuhume-tuhume 16 da EFCC ta shigar a madadin gwamnatin tarayya.

A tuhumar da ake yi wa babban kotun babban birnin tarayya Abuja mai lamba FCT/HC/CR/778/24, ana tuhumar tsohon gwamnan ne da laifin zamba cikin aminci a kan kudi N110,446,470,089 da dai sauransu a gaban kotun.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp