fidelitybank

Yahaya Bello ya karbi bakwancin taron Tijjaniyya a Kogi

Date:

Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi a ranar Alhamis ya tarɓi Kalifan Tijjaniya Sheikh Ibrahim Niasse da kuma shugaban ƙungiyar a Najeriya Muhamnadu Sanusi yayin da ake gudanar da taron addu’o’i na neman zaman lafiya.

Kamfanin labarai na NAN ya rawaito yadda gwamnan ya tarɓi shugabannin tare da sauran malamai a taron da aka yi wa laƙabi da ‘hanyoyin rayuwa ta hanyar Sunnar Annabi’ da ke gudana a Lokoja babban birnin Kogi.

Taron wanda zai tara malamai daga ciki da wajen Najeriya, za a shafe kwana biyu daga 6 zuwa 8 ga watan Janairu ana gudanar da shi, inda za a gabatar da maƙaloli.

Za kuma a ziyarci marasa lafiya a asibitoci daban-daban tare da yin zikirin Juma’a da kuma liyafar cin abinci da sunan murnar samuwar Annabi Muhammadu – amincin Allah ya tabbata a gare shi.

Kazalika wani Khalifan na Tijjaniyya Sheikh Ali Arabi na halartar makamancin taron a Kano ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umar Ganduje da Sarkin Kano Aminu Ado.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp