fidelitybank

Yahaya Bello ba zai janyewa duk wani dan takara ba – Kungiya

Date:

Kungiyar ‘Rescue Nigeria Mission’, wata kungiyar siyasa dake neman goyon bayan Gwamna Yaha Bello na jihar Kogi ya zama shugaban kasa a 2023, ta ce gwamnan ba zai janyewa wani dan takara ba gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress.

Bello na daya daga cikin ‘yan takarar farko da suka bayyana sha’awar tsayawa takarar shugabancin kasa a 2023 a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress.

APC na da ‘yan takara sama da 20 da suka hada da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo (SAN); Jagoran jam’iyyar APC na kasa, kuma tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu, yana fafatawa a zaben tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar.

Abdullahi Shuaibu Damati, yayin wani gangami da aka gudanar a ranar Asabar a Abuja, domin nuna goyon bayansa ga Bello, gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyar APC, ya ce gwamnan ba zai yi wa magoya bayansa kunya ba saboda wani dalili.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp