fidelitybank

Yadda zaben Turkiyya ke gudana a yau

Date:

Sugaban ƙasar Turkiyya kuma ɗan takarar jam’iyyar ‘People’s Alliance’, Recep Tayyip Erdoğan, ya kaɗa ƙuri’arsa a zaɓen shugaban ƙasar da ke gudana a faɗin ƙasar.

Shi ma babban abokin hamayyarsa ɗan takarar jam’iyyar ‘National Alliance’ Kemal Kılıçdaroğlu, ya kaɗa tasa ƙuri’ar a birnin Ankara.

Erdogan tare da matarsa Emine Erdoğan sun kaɗa tasu ƙuri’ar ne a gundumar Üsküdar da ke birnin Santanbul.

Bayan kaɗa ƙuri’ar tasa Mista Erdogan ya ce ya samu labari daga ministan cikin gida na ƙasar cewa zaɓen yana tafiya yadda ya kamata.

Kimanin masu zaɓe kusan miliyan 64 ne ake sa ran za su kaɗa ƙuri’unsu a zaɓen.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp