fidelitybank

Yadda ‘yan bindiga suka hallaka mutane da ‘yan sanda a Sokoto

Date:

Ƴan bindiga sun kutsa kasuwar wani ƙauye da ake kira Yar Bulutu da ke ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto inda suka hallaka ƴan sanda da fararen hula.

Bayanai sun ce an cikin mutanen da aka kashe akwai ƴansanda uku da kuma fararen hula.

Ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar kudancin Sabon Birni a majalisar dokokin jihar Sokoto ya shaida wa jaridar Daily Trust cewa maharan sun isa ƙauyen ne a kan babura kimanin 20.

Ya ƙara da cewa ƴan bindigan sun kuma ƙona mota tare da gawarwakin ƴansandan da suka kashe.

Sabon Birni na daga cikin yankunan jihar Sokoto da ke fama da hare-haren ƴan bindiga, masu kisa da kuma garkuwa da mutane domin neman kuɗin fansa.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp